Search: jigorokuwajima
60 stories
โ„๐”ผ๐•‹โ„๐•†๐•๐”ธ๐•€๐•ƒ๐•ƒ๐”ผ || ๐ท๐‘’๐‘š๐‘œ๐‘›!๐‘๐‘’๐‘›๐‘–๐‘ก๐‘ ๐‘ข||๐˜’๐˜•๐˜ 

"I never thought I'd be saved by a demon...""Well, here I am!"A journey of a big brother and a best friend...Rewritten version of "Shattered Dreams"Make sure you read the note at the beginning before starting to read further!Demon Slayer/ Kimetsu No Yaiba does not belong to me, it belongs to the incredible Koyoharu GotougeStarted: 27 May 2023

666 7 19
๐๐‘๐Ž๐Œ๐”๐ˆ๐’๐ˆ๐๐„ ๐ˆ๐๐‚๐€๐‹๐€๐“๐€ เงทเงท แด‹แด€ษชษขแด€แด‹แดœ โœ“

โ€โžท ส™ส€แดแด‹แด‡ษด แด˜ส€แดแดษช๊œฑแด‡๊œฑ !โ•ฐโ–บ ๐Š๐€๐ˆ๐†๐€๐Š๐” ๐— ๐‘๐„๐€๐ƒ๐„๐‘ - ๐”๐๐ƒ๐„๐‘ ๐Œ๐€๐‰๐Ž๐‘ ๐„๐ƒ๐ˆ๐“๐“๐ˆ๐๐†"As I said... Demons and Demon Slayers dating is just a ridiculous idea," ๐ˆ๐ ๐–๐‡๐ˆ๐‚๐‡ Being the granddaughter of Jigoro, Y/n Kuwajima grew up with the Thunder Hashira becoming his immediate Tsugoku. So she can become the next Thunder Hashira. While training one day, Jigoro returns from a stroll in the park and brings home 2 boys. The 2 boys being: Zenitsu Agatsuma and Kaigaku. Time passed, and she got to know each of them really well. Zenitsu was a coward, but a determined young fella. You found him amusing- I mean other than the times he proposed to you. Zenitsu was like your younger brother. Then there was Kaigaku, you got along with him- not so well. Though watching how determined he was, and how strong, and his potential... You started to have feelings for him. Though 1 day he disappeared. You assumed he was killed by a demon. But something worse... You never thought meeting Kaigaku in the Infinity Castle would also be the last.STATUS: COMPLETE/MAJOR EDITTING - - - - - - - - - - - - - โšก- - - - - - - - - - - - - ๐Ž๐Š๐€๐˜! ๐’๐Ž ๐‰๐”๐’๐“ ๐Š๐๐Ž๐– ๐“๐‡๐€๐“ ๐ˆ ๐ƒ๐Ž ๐๐Ž๐“ ๐Ž๐–๐ ๐ƒ๐„๐Œ๐Ž๐ ๐’๐‹๐€๐˜๐„๐‘/๐Š๐ˆ๐Œ๐„๐“๐’๐” ๐๐Ž ๐˜๐€๐ˆ๐๐€, ๐๐Ž๐“ ๐“๐‡๐„ ๐€๐๐ˆ๐Œ๐„ ๐Ž๐‘ ๐“๐‡๐„ ๐Œ๐€๐๐†๐€! ๐“๐ก๐ž ๐œ๐ซ๐ž๐๐ข๐ญ๐ฌ ๐ ๐จ ๐ญ๐จ ๐ญ๐ก๐ž ๐š๐ฆ๐š๐ณ๐ข๐ง๐  ๐š๐ฎ๐ญ๐ก๐จ๐ซ- ๐Š๐จ๐ฒ๐จ๐ก๐š๐ซ๐ฎ ๐†๐จ๐ญ๐จ๐ฎ๐ ๐ž๐€๐ง๐ ๐ญ๐ก๐ž๐ข๐ซ ๐š๐ง๐ข๐ฆ๐š๐ญ๐ข๐จ๐ง ๐ฌ๐ญ๐ฎ๐๐ข๐จ- ๐”๐Ÿ๐จ๐ญ๐š๐›๐ฅ๐ž, ๐ˆ๐ง๐œ

15.1K 29 460 Full
Story of

A complete analysis on Zenitsu's past and his power for his b'day week. (3rd Sept)

479 1 17 Full
Thunder and flower (kanao and zenitsu sibling au)

In this Au Zenitsu and Kanao are siblings and are adopted by the Kocho family they keep their last name as, Astaguma. Kanao learns Flower Breathing from the Flower Hashira Kanae Kocho while Zenitsu goes to the former Thunder Hashira Jigoro Kuwajima for his training. Once the training has ended and they make it to the Final Selection they are happy to see each other there. After they finish the Final Selection there from on they had become, Official Demon Slayers.Shipsโค๏ธTanjiro x Kanao Zenitsu x NezukoAoi x Inosuke- Please respect my ships โ™ก :)

924 7 29 Full
Flower Crown ๐ŸŒบ  Zenitsu X Nezuko

I do not own demon slayer or the charactersThis is my first fanfiction so I'm sorry if it doesn't make sense I will probably fix my mistakes later after I'm done with a chapter and if you see any mistakes please tell me but please don't be mean about it This takes place after the muzan fight and I haven't read the full manga so I will make lots of mistakes ShipsZenitsu x nezuko Tanjiro x kanaoInosuke x aoi I'll try and post each chapter on the weekends but I'm not promising anythingThe pictures I put the story are not mine

30.8K 33 569 Full
Untold past [ Giyuu X Fem Reader ]

[Completed]Giyuu and Y/n, two lovers who got seperated after giyuu's final selection.Y/n always went to find giyuu but fate didn't let them see each other. Y/n trained to be a demon slayer like giyuu, thinking maybe they could meet in a mission.she trained under jigoro kuwajima the former thunder hashira, she trained along with zenitsu and kaigaku, yet she went to the final selection before zenitsu.she lost hope after 3 years in training and 2 years of being a demon slayer she lost hope that giyuu is alive.after 5 years she met him again.the man she love, the man she thinks that is dead. the man who kept her awake at night, the man who she wants to be with.[My first story here, i don't own the characters/pictures in this story, please expect wrong grammar/wrong spellings, and manga spoilers, Please keep in mind that this have some imaginary story line, some things that happened in the original story might not happen here]

1.4M 71 38K Full
Demon Slayer: Histories Past

In the Taisho Period of Japan, Karin Agatsuma, a timid and shy young woman who lives a happy life with her parents and brother, come home one day to find her parents gone without a trace. Months later, her life is uprooted once again by someone she considered a friend. Shaken by trauma, Karin and her brother and taken in by Kuwajima Jigoro, the former Thunder Hashira of the Demon Slayer Corps.~~~This story is in a collab with Kimetsu no Yaiba: Beneath the Starry Night by Aeri_Chingu784 and Song of Time by Silverwingxoxo!

828 11 24
Demon Slayer: Wave Of Thunder

Zenitsu Agatsuma's grandfather Jigoro Kuwajima never wanted Zenitsu to become a Demon Slayer but after his untimely death, Zenitsu learns the truth and learns the Thunder Breathing to one day become the next Thunder Hashira.Heavy Manga Spoilers, also non of the art is mine (Obviously) (There are things that I wrote that are headcanon)

22.1K 15 788
MURADIN ZUCIYA

'yan biyu ne masu tsananin kama ฤaya masu mabambanta halaye. Maryam ta kasance miskila marar ฤaukar raini, yayinda Mariya ta kasance mai son mutane da saurin sabo, tana da saurin fushi amma kuma tana da saurin sauka. Imran yaya ne a wurin Maryam da Mariya haka nan kuma daฤaฤฤan saurayi a wurin Maryam wanda suka yiwa juna alkawarin aure. Me zai faru idan Maryam ta gano shakikiyar 'yaruwar da bata da kamarta a faฤin duniyarta ta faฤa tsundum a cikin son Imran. Zata hakura ta sadaukar mata da soyayyarta ne ko kuwa zata jajirce wajen ganin cewa bata rasa abin kaunarta ba. Ku biyoni cikin labarin sarkakkiyar soyayyar dake tsakanin Imran, Maryam da kuma Mariya.

36.4K 20 2.5K Full
Demon Slayer X Reader

Demon Slayer x Male Reader insert(The art in the cover is not mine, I'm too lazy for that.)

4.6K 18 61
FIGHT ! [ TokyoRevengers X OC ]

a not-so-out-of-ordinary guy, with a friend or twoshall i mention that those friends are the founder members of the strongest and most well-known gang of tokyo(that i'm a part of as a normal member), toman? ah, i did anyway... well it's not like it is anything crazyi don't fight anyway.-very much needed content warning, yknow how tokyorevenger is

139 6 4
HAIRAN๐Ÿ”ฅ๐Ÿ’ฅโ™ฅ๏ธ

Tunda Anty ta fara magana, Prof yake kallon ta, idan ka kalle shi ba zaka taba fahimtar a yanayin da yake ciki ba, ba zaka fahimci emotions din shi ba, Amma yadda yake kallon Anty, da yadda ya bata dukkan hankalin shi, Abu ne da zai tabbatar maka cewar maganar babba ce. Anty ta gama bayanin ta tsaf sannan tayi shiru tana jiran ganin hukuncin da Prof zai yanke. Cikin nutsuwa yace " A Ina ta samu?"Shi ne tambayar da yayi ma Anty, maimakon tayi masa bayani se cewa tayi" Ai na Gama nawa professor, abin da ya rage kaji ta bakin HAIRAN kawai!""Me yasa Anty?"Cike da nutsuwa tace" Saboda zaka ga kamar kare ta nake, Amma idan tayi maka bayani Ina Jin zaka fi gamsuwa da kyau!"Daga haka Prof yayi shiru Yana son ya auna nauyin Abubuwan da Anty ta fada Masa, se kawai ya Mike yayi ma Anty sallama ya fita. Kunsan yadda tsumma yake idan aka tsoma shi cikin ruwa ko? To haka Prof yayi, gaba daya jikin shi ya saki, yayi shiru tamkar wani kurma, ya bude mota ya shiga ya kifa Kan shi akan steerer wheel, shi yasa take fada Masa lallai lallai se sun rabu kenan? To Ina ta samu shi ne tambayar da take zuwa Masa... ***Shigowa ta kenan daga lecture, na gaji, gajiya kuwa matuka saboda shirin exams da muke, har lokacin bana cikin dadin rai, Abu ya kusa wata daya Amma still nukurkusa ta yake Yi. Ina Zama Saman gado Ina kallon Nuriyya da ta dakko wani gari tana kokarin kwaba shi da ruwa nace" Me zakiyi?"Tace "Kunun aya Mana!"Se nace" Kunun Aya Kuma, gaskiya Kin iya bawa Kai wahalar, ana shirin exams din!"Tayi dariya tare da daga min wata transparent ziplock tace" Waye zai Baki wani wahala, wannan ai is outdated, halan Baki San Islah foods ba ko? To ita take siyarda wannan garin na kunun Aya, yours is just to make little effort se ki Sha!"Nayi murmushi Amma kafin nayi magana se Naga Kiran Anty na shigowa cikin waya ta, da sauri nayi excusing Kai na sannan na mike Dan fita

560 11 68
The Shadow Pillar

I don't own Demon Slayer or RWBY.Blake Belladonna, in "The Final Word", she was dropped into the void under the Central Location by Cinder Fall, while trying to save Ruby from the same fate. Her current status is unknown. But that void actually lead to another world. Another dimension, filled with demons crawling everywhere in the night. She tried for 5 years to get back home, but nothing succeed. She lost faith that should would go home and learned to live with that fact she was never going home. Soon finding a Faunus Village filled with others like her, who were stuck in this world. Faunus were known for being demons for their animal like features and instincts in this world, but she didn't care. She had something close to home. And that was good enough for her. She fell in love, she got married, and she had a son. After 7 years of living in peace. Her village was attacked by Demon Slayers. Slaughtering the whole village to the ground, only her toddler, her a few others escaping thanks to the help of neighboring villages. But after two years off being on the run, she died while protecting her child. Her last words to him, driving him to the person who he is today. The second most powerful pillar, Kaigaku, The Shadow Pillar.Also forgot to mention that everybody is in a different dimension. All them fell into different dimensions.

6.6K 17 156
เนเธขะณ lเน€ttlั” เนเน“ั”gเธ„(DISCONTINUED)

[INOTANZEN] {modern day high school au}!//DISCONTINUED//!Agatsuma Zenitsu had always had a bit of a harsher life. So on the first day of his second year of high school, when two reckless first years, may he say were stupid alphas, crashed into him when he was dress coding students at the front gate, he didnt really pay any heed to it until they kept pestering him. He's glad that they did pester him though.

28.6K 21 1K
electrifying | zenitsu x reader | kimetsu no yaiba

(Y/N) is the granddaughter of Jigoro Kuwajima, the former hashira of the Demon Slayer Corps. She was trained during childhood to join the organization, so that she could protect herself from avoiding the same fate as her dead parents.Now that she has Gonpachiro, Pumbaa, and Pikachu on her side, there shouldn't be that much of a problem when it comes to slaying demons.Perhaps an interaction with her and Pikachu boy would be super effective to catch lightning for.- -• Kimetsu no Yaiba / Demon Slayercredits to: Koyoharu Gotouge** may include comedy **** may include fluff too!! **

124.7K 27 5.1K
BA UWATA BACE

BA UWA TA BACEZaune take gefe guda cikin gidan nasu, tana kallon abinda Yan gidan nasu sukeyi k'awar tace Hadiza zaune gaban mamar tasu tana mata lissafin kud'i da tasamu, daga daren jiya zuwa yau da safe.Mamar sai washe hak'ora take tana murna sannan tace "Ai na fad'a Miki idan Kika bi Alhaji Hamza kwanan gida sai ya Baki mamaki."Hadiza tace gashi kuwa ya bani mamaki mama domin tunda Nike arayuwata bantab'a kama irin kud'in Dana kama yau gugu na gugur naira har dubu hamsin mama tawani wutsilo daga kugerar da take Yar tsugunne, ta fad'o k'asa sannan ta d'aga Kai ta dubi Hadiza ko zafin fad'uwar bataji ba tace da gaske kike ko da Wasa Yar nan.Hadiza tace "wallahi mama kingansu ma" ta fito dasu ta nuna mata kud'in hannu na rawa mama ta k'arbesu ta tashi tana juyi da rawa agaban d'iyar Tata.Bilkisu ji tayi k'amar ta kurma ihu Dan bak'in ciki wannan wata irin uwa ce Allah ya Basu, wasu hawaye masu zafi ya zubo mata ganin yadda ita Tata rayuwar zata Kaya kenan ga wata uwar yunwa datakeji, Amma saboda tak'i bin abinda uwar Tata takeso ta hanata, gashi ita tashin hankalinta shine idan dare yayi wani irin tuggu zasu had'a mata Dan taji mamarta da yayanta na zancen, zuwan Alhaji kamilu zuwa gareta ko tanaso ko bataso yau sai ya kwana da ita, Anya kuwa wannan ita d'in uwa ce agaresu tana cikin wannan tunanin taji k'ara bud'e kyauren gidansu na langa langa daga Kan da zatayi Dan taga Mai shigowa sai taga k'awarta ce ta biyu zainab.Shigowa tayi cikin wata irin shiga domin kayan jikinta amatse suke sosai duka sun fitar da surar jikinta rabin breast d'inta duk awaje cikin takun yauk'i da yanga tashigo, tana yatsina ko sallama babu mamarta ta k'alla sannan tace "wallahi mama yau nagaji Dan wannan d'an iskan Alhajin bak'aramin sasuk'a ta yayi ba tun dare yake abu d'aya har safe gashi bak'arami ba ga abun tashi kamar tabarya, gaskiya ya cika d'an iska

65.6K 47 5.2K
Leisure Living (Rengoku Kyojuro)

"She has a storm in her eyes." Yuuma only wants to live a life equal to her name. A life of true leisure. Too bad the person who raised her was the former Thunder Hashira. Taking place a few years before the original Kimetsu no Yaiba timeline, Yuuma joins the Demon Slayer Corps as the first disciple of Kuwajima Jigoro. Starting from there, her small world is broadened as she meets new people. Gains new mentors, and family members. [Will have Manga Spoilers!!! But not for a while because this takes place before the timeline!!] [There will also be some Trigger Warnings, however I will mark the chapters} [Only Yuuma is owned by me. All other characters and techniques are owned by Koyoharu Gotouge]

404 4 34
Thunderclap and Flash (a kimetsu no yaiba x Boboiboy crossover)

"Big Brother will protect you no matter what!"His mother and 5 brothers massacred by the demon king Muzak K , Halintar must journey with Tanjiro Kamado to cure his brother, Thorn and avenge his family.

3.8K 9 220
RAYUWAR BADIYYA โœ…

"Tun ina yarinya kike zagin mahaifiyata, tun bansan menene maanar kalmomin wulakanci da muzgunawa ba nakejin kina fadarsu ga mahaifiyata, ina cikin wannan halin wani azzalumi yaje ya kashe min mahaifiya, a gaban idona kika hana a tafi dani inda zanji dadin rayuwata, babu yadda na iya haka na biyoki inda kika doro mani karan tsana, kullum sai kin zage kin dukeni, sunan mahaifiyata kuwa ya zama abun zagi a gareki a koda yaushe, kin hanani abinci, kin sakani wanka da ruwan sanyi lokacinda ake matukar sanyi, kin cuceni iya cutuwa, a haka Allah ya rayani. Sai ke yau dan rana daya kince zakici uwata nace nima zanci taki shine zakiyi kukan munafurci? Ni kin taba laakari da irin kukan danake cikin dare kullun? Dukda mahaifiyata ta rasu hakan bai hanaki zaginta ba. To na fada da babbar murya, wallahi duk kika kara cewa zakici uwata to sai naci taki uwar nima, and that's final!" Zuwa yanzu duk bakin cikin dake zuciyar Badiyya saida ya fito, kuka take kamar ranta zai fita, mahaifiyarta kawai takeda bukata, bakin ciki ya mata yawa, batada wanda zai saka ranta yayi sanyi bayan Momynta, amma tayi mata nisan da yakeda wuyar isa. Ta buda baki zatayi magana kenan Ahmad ya wanke ta da marika kyawawa guda biyu, ta dama da haggu, rike wajen tayi tana kallonshi.Magana ya fara cikin tsananin bacin rai, "Yanzu Badiyya a gabana kike cewa zakici uwarta? Uwata kenan fa Badiyya! To ko Yaya kika zaga bazan kyaleki ba balle wadda ban taba gani ba, dan haka wallahi zakiyi mugun dana sani," ya fada cikeda tsananin fushi, yana kara kai mata mazga saman kai.Kukane ya kara kwace mata "Kai kenan da baka taba ganin taka ba, nifa? Nifa Dady?! Na taba ganinta, nasanta, nasan dadin uwa, amma haka wani azzalumin ya raba ni da ita, sannan kai da nake tunanin zaka share min hawaye kaine kake kara sakani kuka, me na maka? Me Momyna ta maka?" Ta tambaya tana kureshi da idanu._______Me zai faru a rayuwar yarinya yar shekara goma data rasa mahaifiyarta? Wace irin rayuwa zatayi a gidan yayar mahaifinta?

253.1K 61 20.6K Full
(Demon Tanjirou AU) Where are You? [DISCONTINUED]

The demon lord, Kibutsuji Muzan , attacked the Kamado home, extinguishing the Sun Breathing technique from existence.However, Tanjirou was at the village, only coming back when he smelled blood. Muzan then turns Tanjirou into a demon and kills all of his family.Tanjiro never saw his Sister dead. Tanjiro wanders the country, searching for his lost Sister.Will he find her again?[THIS IS DISCONTINUED BUT CAN BE ADOPTED]Lol it's finding nezuko not finding Nemo What lies in Tanjiro's future?Most likely have manga spoilers idk I haven't thought it through. I do not own KNY. A fabulous person called Koyoharu Gotouge does.

104.5K 20 2.7K
The Thunder Hashira: Akai Meyuri (Demon Slayer OC)

Akai Meyuri is just a simple potato farmer until one day her entire family is killed by demons. She sets out to learn Thunder Breathing, her only goal to become a Hashira and the demon's destruction. Will she succeed in her endeavors or will she die trying?This is a story I wrote a year ago but I put a lot of work into it (Its pretty long) so i'm putting it here. I promise it's good lmao.Main character: Akai MeyuriTrigger warnings includedI don't own any artno smutLONG.posts weekly!

63 5 4
K'AZAMA SHALELE

๐ŸŽ๐ŸŒน๐ŸŽ *K'AZAMA SHALELE* (Maman Mamy) *MARUBUCIYAN Raggon miji*๐Ÿ“šFIKRAR๐Ÿ“MARUBUTAโœ๐Ÿป*Gajeren Labari*Labari/Rubutawa:* HUSSAINI 80K1โƒฃ Yarinya ce wadda bata wuce kimanin shekaru ashirin da biyu ba, fara, doguwa, kyakkyawa tak'in k'arawa, wuyanta kamar murk'in lema, gashin kanta har gadon baya. Ga duk wanda yaga irin zubin halittar da Allah yayi mata da iya kwalliyar da tayi sai yaji kamar ya sace ya gudu da ita, sunanta Shalele sunane wanda aka fi saninta da shi. Ta iya kwalliya, hakan yasa a duk sa'ilin data fita samari suke rige-rigen isa wajenta da zummar soyayya, tana da samari masu yawan gaske dan duk cikin fad'in unguwarsu babu wadda take da yawan samarin da ita take da su. Sai dai kuma wani hanzari ba gudu ba, duk wannan kyawun da iya kwalliyar da take da shi a iya waje ne cikin gidansu kuwa ba'a cewa komai domin kuwa ta ciri tuta wajen k'azanta ta ko ina hakan yasa ta zama lamba d'aya a fagen k'azanta cikin 'yan uwanta, idan kuwa akace za'a had'a ta da k'azaman da suke waje to babu shakka tabbas nan d'in ma ita zata zama zakaran gwajin dafi dan ita zata lashe gasar. Shalele takan yi kwanaki uku zuwa hud'u jikinta be ga ruwa ba, dan ita da tayi wanka ta gwammace ayi mata duka tafi ganewa dak'ale a wanke fuska da hannu da k'afa koda kuwa ba lokacin sanyi ba, k'afafuwanta kullum da safa sabida tsabagen kaushi daya mamaye ko ina a tafin k'afarta har zuwa saman k'afar sai dai ba wanda yasan hakan face 'yan gidansu da kullum suke tare. Fad'an mahaifiyarta a kullum be wuce na "ki yiwa kanki karatun ta nutsu Shalele iya yina ina miki fad'a na gaskiya, k'azanta ba abar so bace ba komai ake miki gudu ba illah lokacin da kikai aure baki san irin gidan da Allah zai kaiki ba ta yu da wata matar zaki sha w

9.3K 10 348
 AFRA

Murmushi tayi mishi wanda ya tafi da imanin sa yayin da ta juya kallonta ga duษ“ษ“in mutanen wajen. Dogayen yatsunta biyu wanda suka sha jan lalle ta buga akan speakern dan ta ga ko yana aiki. Illai kuwa sai ta ji ฦ™aran bugun da tayi. Murmushi ta ฦ™ara sakar wa mutanen da duk ita suke kallo, da mamaki a idanuwansu, kafin ta buษ—e baki tafara magana kamar haka." Assalamu alaikum " sai ta ษ—an dakata kaษ—an don su amsa mata, ba laifi wasu sun amsa mata wasu kuma sunyi ฦ™um da bakin su. " dama na zo ne don na nuna farinciki na game da taya abokin mu, kaninmu da yayen mu Salim murna " tace yayin da take kallon angon wanda tun tahowarta stage yake warwara ido kamar baฦ™in munafuki, gashi yanda zufa yake ta keto masa, zaka zata ba ac a wajen.Kau da idanunshi yayi kafin su hadu da nata. " amma kuma abin da ya sosa min rai game da wannan abin shine ni nafi chanchanta da a kira in zo in bada tarihin wanan bawan Allah. " ta ฦ™ara dan dakatawa yayin da ta runsunar da kanta kamar mai wani tunani, sai kuma ta k'ara daga kanta ta kalle mutanen da duk suke yi mata kallon mahaukaciya wadda batasan abin da take ba.Budar bakin ta ne sai tace. " duk da dai an kira abokin ango yayi nasa bayanin barin in ษ—an baku tak'aitaccen nawa "." amarya Salima " tace tana kallon amaryar da tace kwalliya a cikin doguwar riga kalar ja itama, sai dai na amaryar bai kai na wannan budurwar kyau da tsaruwa ba, dan inbaka san wacce amaryar ba sai kazata itace.Salima wacce tun da yarinyar tafara magana ta ke ta faman bankamata harara, taja wani ษ—an tsaki game da sake sakarmata wani hararan.Afra , yarinyar da ta ke kan stage in ta murmusa kafin tace ." ina taya ki murnar auran munafukin namiji, azzalume wanda bai san darajar mutane ba, ina kuma ฦ™ara tayaki murnar samun daฦ™iฦ™in na namiji wanda ban da wata shakka ฦ™arshen sa bazai yi kyau ba, kuma ki kasa kunan ki kiji mijinko mayaudari ne, me bin mata ne kuma zan iya rantse miki fasiฦ™i ne "Read and find out

69.8K 58 7.6K Full
KAUTHAR!!

Yadda ya daga kai yana kallonta ne yasa ta shiga taitayinta babu shiri. Ya fara dumfararta gadan-gadan, kamar wanda yake shirin cinyeta danyarta. Duk dauriyarta kasawa tayi, ta fara ja da baya a rikice, idanunta sun fito waje kuru-kuru, dankwalin dake hannunta ta sanya tana kare fuskarta kamar shi zai kwaceta daga hannunshi. Sai daya danganata da bango, ta jita ta lafe a jiki kamar zata shige ciki.,Ya duka yana kallon tsakiyar idanunta da wani irin murmushi na gefen baki kwance akan fuskarshi, taji wasu abubuwa masu kama da jan wutar lantarki na yawo a sassan jikinta.... Murmushi ya sake saki, "kina ta babatu da daga murya akan Anty Ummynki Kauthar, sai dai, me yasa dana kalleki nake ji a jikina kamar ba ita kike tayawa kishi ba? Me yasa nake ji kamar.... kishina ne yake cinki? Me yasa nake hango tsabar kishina kwance a cikin idanunki, iye Kauthar? Me yasa??!!!".Ganin yadda take faman zare idanu kamar kazar da aka lakume za a yanka, yasa ya ja da baya, wannan murmushi nashi dake matukar bata mata rai yana kara fadada akan fuskarshi, sai ya juya ya fita daga dakin. Ta sani, kamar yadda ya sani, bashi da sauran ta cewa, don kuwa ya riga ya gama daureta kam da jijiyoyin jikinta!Ta silale a jikin bangon, zuciya na bugu kamar zata fasa kirjinta, ta samu kanta da maimaita tambayarshi a gareta, 'Me yasa? Kuma me yake nufi?!'.********************Zaku iya samun cikakken labarin a HIKAYA BAKANDAMIYA yanzu***

4.5K 6 249 Full
WANI GARI

A wani gari, da al'ummarsa basa hada jini da mutanen wajen garin, akwai wata yarinya da alkalamin kaddara yayi mata zane a garin da bata da kowa ciki kuwa har da masu jin yarenta!Garin da babu masu cin irin abincintababu ma su kalar addinintaballe kuma al'adar da ta ginu a kai! Ta fallasa wani sirri da aka dade da binnewa shekaru ashirin da bakwai a baya, ta yi nasarar sauya rayuwar Maleek. Hakika wani mafarkin baya nufin cikar burin mai shi, wani burin kuma yana tabbatuwa ne tun kamin zuwa mafarki. Ya Ameer zai ji idan ya farka daga dogon bachin da ya dauke shi mafarkin shekarun da babu wanzuwarsu a rayuwarsa ta baya da kuma wanda za ta zo a gaba? Mi ya haifar da gaba a tsakanin yan'uwa jini? Anya wuta da ruwa za su hadu? Find out in WANI GARI.Rikicin cikin gida.Labarin soyayyar da bata jin yare...

11K 16 569
NADIYA!

'Ta dan juya kanta cike da mamaki, tace, "Daddynka kuma? wanene shi?"Yace, "Habib Abdullahi Makama?!" cikin sigar tambaya.Jin sunanshi kadai ma sai daya sanya taji bugun zuciyarta ya canza. A duka kwanakin da suka wuce tun bayan daya ajiyeta a kofar gidansu ya wuce, karya take yi tace babu wata rana da zata fito ta koma ga mahaliccinta bata tunano wannan mutumin ba. Abin har ya kusa zame mata jiki, yin tunaninshi a lokacin da taje yin kwanciya barci. Wasu dararen kuwa har da mafarkinshi da tunanin wannan daddadan kamshi nashi, wanda ta lalubo turaren da yake amfani dashi cikin wadanda ya bata, itama ta mayar dashi nata turaren. Yaudarar kanta take, da take cewa wai tuni ta manta da sha'aninshi da kurar data kwasoshi. Ita tasan karya take yiwa kanta.Duk kuma yadda taso abinda ke tukarta a zuciya kada ya bayyana, sai daya bayyana din. Ta rasa fara'ar kirkirowa tayi koda ta yake ce kuwa, haka bugun zuciyarta ya ki saisaituwa duk yadda taso ta saisaita shi kuwa.Ta daure dai da kyar tace, "ok, na ganeshi. Yana ina yanzu?"Ya dan daga kafada, "ban sani ba nima. Kawai dai yace in zauna a wajenki zai dawo ya daukeni."Ita abin ma sai ya girmame mata, mamaki ya hanata motsi. To ita kuma a su wa? Kuma da wane dalili? Da zai dauko danshi ya kai mata?..."To domin sanin dalilin, don me, kuma me yasa? Sai ku biyoni Ni Jeeddah Lawals tare da Nadiya a wannan tafiyar tamu.

363 6 38